Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

An ci gaba da sauraren shari’ar Yunusa a Yenogoa

A ranar Litinin da ta gabata ce Babbar Kotun Tarayya da ke zama a Yenogoa, Jihar Bayelsa ta zauna don ci gaba da sauraren shari’ar da take gudanarwa t

Haxarin mota ya ci likitoci 6 ’yan Jihar Ekiti a Kaduna

Ranar Lahadin da ta gabata ce wasu likitoci shida ’yan asalin Jihar Ekiti suka rasa rayukansu a wani mummunan hatsarin mota da ya rutsa da su a kan ha

Varayin shanu sun shiga hannu a Benin

Asirin wadanda ake zargin su barayin shanu ne ya fallasu a cikin wannan makon a Benin Jihar Edo, a lokacin da kungiyar ’yan banga reshen jihar suka yi

Jagoran masu satar mutane ya harbe xan uwansa

’Yan sanda a Jihar Oyo sun kubutar da wani attajiri mai suna Alhaji Muhammadu Barmo daga hannun masu garkuwa da mutane da suka yi yunkurin kashe shi s

NDLEA ta cafke mutum 24 a Bayelsa

Hukumar yaki da masu tu’ammali da miyagun kwayoyi da fataucinsu shiyyar Jihar Bayelsa, ta yi katarin kama wasu hamshakan masu fataucin miyagun kwayoyi