Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Matashin da ke zolayar Hausawa da Boko Haram ya shiga hannu a Kalaba

Wani matashi mai suna Joe Ekparawa da ya zolayi Hausawan Kalaba a unguwar Layin Bagobiri, cewa shi dan Boko Haram ne ya shiga hannu.Asirinsa ya tonu n

An tallafa wa ’yan sandan Edo da na’urar raba lantarki

Gwamnan Jihar Edo Kwamared Adam Aliyu Oshiomhole ya ba hedikwatar ’yan sandan jihar kyautar taransifomar lantarki.Gwamnan ya ba da wannan gudunmowar c

An kama dan Boko Haram a karar shanu ta Ogun

Rundunar ’yan sanda a Jihar Ogun ta yi nasarar kame wani matashi dan shekaru 22 mai suna Mukhtar Umar, wanda ake zargi da kasancewa dan kungiyar Boko

Rufe kasuwar mil 12 a Legas ya haifar da faduwar farashin kayan miya a Ibadan

Umarnin rufe kasuwar Mil 12 da Gwamnatin Jihar Legas ta bayar a dalilin kazamin fadan kabilanci da aka yi a ranar Juma’ar da ta gabata ya sa manyan mo

Yadda rikicin Mile 12 ya hargitsa al’umma a Legas

A makon jiya ne rikicin da ake danganta shi da kabilanci ya kaure a unguwar Mile 12 Legas, tsakanin wasu ’yan Arewa masu sana’ar tukin babur, wadanda