Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Ya bukaci Shugaban kasa ya sauya alkalan kotunan zabe

dan siyasa a Jihar Kurosriba, Alhaji Muhammadu Loto ya bayyana cewa akwai bukatar Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi hattara da alkalan kotunan kasa

Ta haifi yara 5 ringis a Ibadan

Wata mata mai suna Sakirat Alfa Yusuf Razak Ewenje ta haifi jarirai biyar a Asibitin Koyarwa na UCH da ke garin Ibadan a makon jiya. A ranar Litinin d

Zaben Nijar ya gudana cikin lumana a Legas

A karshen makon jiya ne aka gudanar da zabe a kasar Nijar, a inda aka ba ’yan kasar mazauna kasashen waje damar kada kuri’arsu a kasashen da suke guda

An cafke barayin shanu biyu a Edo

A farkon makon nan ne wasu barayin shanu biyu da suka addabi ’yan kasuwa a Jihar Edo suka shiga komar jami’an tsaro, bisa taimakon ’yan bangar jihar.b

An kori shugabannin yanki a Edo

Majalisar Jihar Edo ta kori Sshugabannin kananan hukumomi biyu daga bakin aiki a jihar a sakamakon binciken da kwamitin da majalisar jihar ta kafa dan