Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

An bankado shirin fafutikar kafa kasar Biyafara a jihohin Yamma

kungiyar Yarbawa zalla ta OPC, ta gano alamar zakudawa da fafutikar kafa kasar Biyafara daga sashin Kudu maso Gabas zuwa Kudu maso Yamma, wanda ta ce

An nada dan Arewa mashawarcin Gwamnan Kurosn Riba

Daga cikin nade-nade da bayar da muqaman gwamnati da sakatarori da mashawarta na musamman, Gwamnan Jihar Kuros Riba Farfesa Ben Ayade ya nada Barista

Takaddama ta sarke game da shugabancin Majalisar Sarakunan Jihar Osun

Tun bayan da sabon Ooni na Ife Oba Adeyeye ya karbi sandar mulki, wani abin da ya dauki hankalin Yarbawa, musamman a Jihar Osun shi ne, wanda zai zamo

Sojoji a Bayelsa sun gabatar da ’yan tada zaune

Sojjoin Birged na biyu na sojin Najeriya da ke Yenagoa a Jihar Bayelsa, sun gabatar wa manema labarai wasu mutum 17 da ake zargi sun tada zaune-tsaye

Dubun masu fasakwaurin mai ta cika

Wata kotu a Legas a ranar Talatar da ta gabata, ta yanke wasu direbobin jirgin ruwa, wadanda suka yi dakon mai na sata hukuncin biyan tarar miliyoyin