Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

An shawarci ’yan Arewa a Kurmi kan neman ilim

Sarkin Hauswan Sapele Alhaji Sahabi Umar Sapele, ya yi kira da ba da shawara ga al’ummar Arewa su ba da himma a kan neman ilimi da kasuwanci.Sarkin ya

Gwamnatin Legas ta rufe mujami’u da masallatai

Gwamnatin Jihar Legas ta rufe akalla mujami’u 53 da masallatai da otel-otel a sassa daban-daban na jihar bisa dalilan karar amsakuwar da suke cutar da

Magidanci ya kona agolansa da dutsen guga

Wani magidanci mai suna Mista Kunle Anisere da ke zaune a birnin Ibadan, ya yi wa agolansa dan shekara 12 mummunan rauni ta hanyar goga masa dutsen gu

Limamin Ekiti ya zama Shugaban Majalisar Malaman Kurmi

A makon jiya ne aka nada Babban Limamin Ado Ekiti, Sheikh Jami’u Kewulere Bello a matsayin sabon Shugaban Majalisar Malaman jihohin Kudu maso Yamma da

Gobarar motar tanka ta kone gidaje da motoci a Legas

Akalla gidaje 4 ne suka kone a lokacin da wata babbar motar tanka dauke da man fetur ta fado daga saman gadar      Oju-elebga