Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Hadarin mota ya lakume mutum goma a Ebonyi

Mutane goma ne ciki har da wata mata da ’ya’yanta biyu suka mutu a wani hadarin mota da ya auku a kan titin Afikpo zuwa Abakaliki da ke cikin Jihar Eb

Dubun wata mai safarar jarirai ta cika a Legas

Dubun wata mata ’yar kimanin shekaru 25 ya cika a lokacin da ta yi safarar jariri dan mako guda da haihuwa daga garin Onitsha a Jihar Anambra zuwa Jih

Sai ’Yan Najeriya sun roki Buhari ya sake tsayawa takara – Oba Adedotun

Alake na lardin Ebga wanda shi ne basarake mai daraja ta daya a lardin da ke Jihar Ogun, Oba Adedotun Gbadebo ya bayyana cewa ’yan Najeriya za su nemi

Taron ’yan Arewa na Bond FM ya tashi da korafi

A karshen makon da ya gabata ne gidan rediyon Bond FM ya shirya taron biki na ’yan Arewa, wanda yabar baya da kura, a sakamakon korafe-korafen da jama

An bukaci al’ummar Arewa a Kudu da su hada kai

Sarkin Hausawan Ajeromi Ife lodun da ke Jihar Legas, Alhaji Adamu Abubakar Naby ya bayyana bukatar hadin kai a tsakanin shuwagabannin Hausawan jihar,