Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Buhari zai kaddamar da tagwayen hanyoyi a Kurus Ribas

Gwamnar Jahair Kurus Riba Farfesa Ben Ayade na jam’iyar adawa ta PDP ya ce kwanan nan zai gayyaci shugaban kasa Muhammadu Buhari don ya kaddamar da ta

Ya gudu ya bar matarsa don ta haifa masa ’ya babu hannaye

Wani mutun mai suna Mudashir Sheriffdeen mutumin jahar Ogun ya arce a locakin da ya tabbatar da cewa matarsa ta haifi yarinya da kafada kawai ba hannu

‘Yan sandan jahar Delta sun cafke barayin awaki

Rundunar  ‘yan sandan jahar Delta ta bayar da sanarwar cafke wata mota karama kirar Toyota camry makare da tumakin “sata”. Hukumar ‘yan sandan ta

Yadda aka kaddamar da saban Sarkin Hausawa da na Nufawa a Benin

A wannan makon ne majalisar sarakunan Hausawa ‘yan Arewa mazauna grin Benin na Jihar Edo ta gabatar da sunayan mutune biyu wadanda zasu gaji kujerar s

Dalilin da ya sa gwamnatin Oyo ta dakatar da daukar nauyin mutane zuwa aikin Hajj

Gwamman Jihar Oyo, Abiola Ajimobi ya bayyana cewa sun dakatar da daukar nauyin mutane zuwa aikin Hajji saboda wasu dalilai. Ajimobi ya ce wannan dakat