Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

An kama Fulani 4 da yunkurin sace wani sarki a Oyo

Rundunar ’yan sandan kwanton bauna a Jihar Oyo ta kama wasu Fulani 4 da suka yi yunkurin sace wani sarki domin yin garkuwa da neman fansar kudi daga f

Gwamnatin Edo ta fara jigilar mabarata zuwa yankunansu na asali

Gwamnatin Jihar Edo a shirinta na kakkabe mabarata da tsaftace jihar ta fara kwasar daruruwan mabarata da suka hada da mata da yara har da sarkin maka

Makarantar Otaru Islamic Centre ta yaye dalibai 20

Makarantar Otaru Islamic Centre ta Auchi da ke karamar Hukumar Etsako ta yamma a Jihar Edo ta yaye dalibanta su guda ashirin, maza 13 da mata 7, bayan

Ruwa ya ci mutum takwas a Akwa Ibom

Ruwa ya ci wasu yara su takwas ’yan makarantar firamare da ke kauyen Ikot Abia Enyia a karamar Hukumar Atai da ke Jihar Akwa Ibom. Kamar yadda labarin

Sanata Ladoja ya gargadi kabilar Ibo kan raba Najeriya

Tsohon Gwamnan Jihar Oyo, Sanata Rasheed Ladoja, ya mayar da martani ga wadansu ‘yan tsirarun kabilar Ibo  da suke yunkurin ballewa daga Najeriya