Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Al’ummar Agege sun tallafa wa fursunoni a Legas

Al’ummar Musulmin yankin Agege da ke Jihar Legas, sun kai ziyara gidan yarin kirikiri inda suka tallafa wa fursunonin da ke gidan da kayayyakin abinci

Wani malami ya fara gina babbar makarantar Islamiyya a Ibadan

Shugaban Makarantar Ummulkitab Islamic School da ke unguwar Sabo cikin birnin Ibadan, Ustaz Hafiz Shehu Usman, ya fara aikin gina sabuwar makaranta ma

Yan Acaba sun yi zanga-zagar lumana a Legas

Gamayyar kungiyoyin da suka kira kansu wadanda suke kare hakkin dan Adam da kawayensu sun gudanar da zanga-zangar lumana don jawo hankalin gwamnan Jih

Sarkin Hausawan Jattu ya nemi a zauna lafiya

Alhaji Ishaku Bako Garba, Sarkin Hausawa Jattu a karamar Hukumar Etsako ta yamma cikin Jihar Edo ya bayyana bukatar da ke akwai na kara karfafa dankon

Matashi ya kashe gwaggonsa a Uyo

Wani matashi mai suna Daniel Michael Edet, dan shekara 19 da haihuwa, dan kauyen Idoro yankin birnin Uyo, da ke karamar Hukumar Uyo Jihar Akwa Ibom ya