Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Jami’in kasuwancinmu na Legas ya zama gwarzon wata

Jami’in kasuwanci na jaridar Aminiya da ke Jihar Legas, Tanimu Ahmed da sauran ma’aikatan Kamfanin Media Trust 10 sun lashe kyautar gwarzon watan Jana

dage zabe ya kawo cikas a harkokin kasuwacin Kuros Riba

karancin ’yan Arewa mazauna Jihar Kuros Riba da ke kasuwanci ya kawo cikas da rashin ciniki, tun daga lokacin da zabe ya karato, inda ’yan Arewa suka

Zuriyar Sarkin Musulmin Yarbawa sun tuna da ranar haihuwarsa a Ibadan

A ranar Asabar da ta wuce ne Zuriyar Sarkin Musulmin Yarbawa, marigayi Aare Musulmi Alhaji Abdul Azeez Arisekola Alao, suka gudanar da addu’o’i da buk

Hadin kan Musulmi da Kirista zai wanzar da zaman lafiya – Ustaz Musa

Wani malamin Addinin Musulunci, wanda ke da zama a Unguwar Itamakpako Ijebu –ode, Ustaz Musa Muhammed Sani Aladori ya bayyana hanyar da yake ganin ta

Kotu ta ummarci bankin Zaneth ya biya lauya hakkinsa daga asusun PDP

Mai Shari’a Oluwatoyin Ipaye ta Babbar Kotun Tarayya da ke Jihar Legas ta bayar da ummarnin da zai tilasta wa bankin Zenith ya biya wani lauya mai sun