Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Zaben 2015: Limaman coci sun juya wa Jonathan baya

Ga alamu an samu mummunar baraka tsakanin Shugaba Goodluck Ebele Jonathan da wasu daga cikin limaman coci sakamakon nuna gazawarsa da suka rika yi na

Shugaba majalisa ya raba wa ’yan kasuwa mata buhunan Shinkafa dubu

Shugaban Majalisar Jihar Edo Honarabul Philip Shaibu ya ba da kyautar buhunan shinkafa dubu ga matan ‘yan kasuwa na Etsako ta tsakiya jihar Edo. Ya yi

’Yan sanda na neman wanda ya sari wuyan abokinsa a Benin

‘Yan sandan shiyyar Eyaen suna neman wani matashi mai suna Hasan Taraba mai shekara 25, dan asalin Jihar Taraba, wanda ake zargin ya sare wa abokin ai

Matasan Abiya sun caccaki Janar Ihejirika kan taimaka wa murdiyar zabe

Matasan Jihar Abiya da suka fito daga gundumar mazabar Arewa, sun caccaki tsohon Hafsan hafsoshin sojan kasar nan, Janar Azubuike Ihejirika mai ritaya

An tunatar da ’yan Arewa da ke Kudu muhimmancin zaman lafiya

Shugaban al’ummar Arewa mazauna Jihar Edo, Alhaji Badamasi Saleh, ya bukaci su zauna lafiya da wadanda suke tare,  inda ya fara bayaninsa da yin