Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Allah ya yi wa Alhaji Salihu Ahmadu Birgediya Rasuwa

Allah ya yi wa dan kasuwan nan mai suna Alhaji Salihu Ahmadu, wanda aka fi sani da Birgediya rasuwa a Benin Jihar Edo, bayan fama da jinya na tsawon l

kungiyar Izala ta yaye dalibai 45 a Benin

A wannan makon ne makarantar kngiyar Izalatul Bidi’a Wa ikamatus sunna reshen Jihar Edo ta yaye dalibai 45 na Shababu Ummatul islamiyya, reshen makara

Har yanzu ba mu gano musabbabin mutuwar jami’inmu ba-’Yan sandan Legas

Ga dukkan alamu har yanzu tsugune ba ta kare ba dangane da mutuwar jami’in dan sanda, SP Nwaoha Uzoma, mai kula da oifishin ’yan sandan yankin Ijede d

barayi sun bindige dillalin shanu a Benin

Wasu gungun mutane wadanda ake kyautata zaton  barayi ne wadanda ba a san daga inda suka fito ba, suka tare wani dillalin shanu, mai suna Muhamma

Ta dora alhakin karancin wutar lantarki a kan hukumar wutar lantarki taNERC

Cibiyar kasuwanci ta Jihar Legas wacce a takaice ake kira ‘LCCI’ ta ce bangaren samar da wutar lantarki na kasa bai tabuka abin arziki ba a shekarar 2