Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

karshen danniyar PDP ya zo – Shugaban LP na Kalaba

Shugaban jam’iyyar Labour Party na mazaba ta daya da ke karamar Hukumar Kalaba ta Kudu, Alhaji Abdul Muhammad Musa Faruk, ya bayyana cewa da yardar Al

Abubuwan al’ajabi da suka faru a ranar Kirsimeti a Legas

Ranar 25 ga watan Disemba rana ce da daukacin Kiristocin duniya ke gudanar da bukukuwa domin murnar zagayowar ranar da aka haifi Yesu Almasihu, to amm

Jiga-jigan PDP 100 sun canza sheka zuwa APC a Jihar Edo

Wasu jiga jigan jam’iyyar PDP wadanda ake ji da su kimani mutum 100 suka canza sheka daga jam’iyyar PDP, inda suka koma jam’iyyar adawa ta APC a Jihar

Kama mutanenmu da ake yi yana damunmu -Sarkin Hausawa

Sarkin Hausawan unguwar Biktoriya Ailan da ke Jihar Legas, Alhaji Yakubu Bala  ya ce, kamen ’yan Arewa da jami’an tsaro suke yi a yankinsa shi ne

Fitayanu ta nada shugabannin riko a yankin Kudu maso Gabas

kungiyar Agaji ta Fityanul Islam shiyyar Kudu maso Gabashin Najeriya mai hedkwata a Fatakwal  a wani kwarya-kwaryar zamanta da tayi, ranar