Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Yadda aka gudanar da taron kungiyar matasan Fulani a Benin

A makon da ya gabata ne Shugabannin kungiyar Matasan Fulani Makiyaya ta kasa [AMFON], suka sake kira ga ‘ya’yan kungiyar, domin halartar wani zama na

’Yan sanda sun gano katinan zaben da aka sace a Legas

Rundunar ’yan sandan jihar Legas ta gano tare da kwato katunan zabe na dindindin kimanin dubu daya  da dari 700, wadanda ake zargin an sace su ne

Alhaji Ibrahim Mamuda ya rasu yana da shekaru 85

Allah ya yi wa Alhaji Ibrahim Mamuda rasuwa yana da shekaru 85 a duniya.Marigayi Alhaji Ibrahim Mamuda ya rasu a ranar Lahadi 26 da watan 10 a shekara

Matashi ya kashe mahaifinsa saboda ya ki yi masa aure

Wani matashi mai son yin aure, mai matsakaicin shekaru, mai suna Baba Sule ya yi wa mahaifinsa mai suna Alhaji Sule Marwa kisan gilla, sakamakon kin y

Kamfanin Etisalat ya bayar da kyautuka ga kamfanonin da suka lashe gasar kirkira

Kamfanin wayar salula na Etisalat ya karfafa gwiwar wadanda suka yi nasarar lashe gasar kirkira ta Afirka ta shekarar 2014, inda ya ba su Dala dubu 35