Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

dangote zai dauki ma’aikata dubu 150 aiki

A kokarin da suke yi wajen samar da ayyukan yi rukunonin kamfanin dangote za su samar da guraben ayyukan yi ga mutum dubu 150 a bangorin kamfanin daba

dan sanda ya bude wa motar Sarkin Zango wuta

daya daga cikin ’yan sandan da ke sintiri a manyan titunan jihar Jihar Edo ya yi wa motar da Alhaji Muhammadu Jingudo Sarkin Zangon Benin yake ciki ru

Kishi ya sa wata mata ta kona kishiyarta da ’yarta a Taraba

Tsananin kishi wata mata, mai suna Talatu Gazabu yasa ta kona kishiyarta mai suna Habiba Adamu da tafasshshen ruwan zafi a kauyen Gazabu, karamar huku

Kwamishinan ‘yan sandan Jihar Oyo ya nemi hadin kan Sarkin Hausawan a harkar tsaro

Sabon Kwamishinan ‘yan sandan Jihar Oyo, Sola Sodipo, ya nemi hadin kan masarautar Sarkin Hausawan Ibadan, ta taimaka wajen shawo kan matsalar bambanc

Mataimakin Sufeto Janar ya nemii hadin kan sarakunan Jihar Edo

Mataimakin Sufeto Janar na ‘Yan sandan Najeriya, mai kula da Jihohin Edo Delta da Bayelsa Musa Daura, ya bukaci sarakunan gargajiyar wadannan jihohin