Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

kalubalantar Indiya Hausa ba daidai ba ne – Illiya mai kaset

Alhaji Sa’idu Iliya dan kasuwa mai sana’ar sayar da fina-finan Hausa a Kalaba, ya kalubalanci masu shirya fina-finan da cewa su yi hakuri ‘mai laya ya

Akwai hadin kai tsakanin ’yan Arewa da ’yan Neja-Dalta – Shugaban Karar Agbor

Alhaji Yunusa Jidda Shugaban karan Shanu na Agbor ya yi bayani akan abin da yake ganin kyakkyawar alaka ce da hadin kai tsakanin ’yan Arewa da ‘yan ka

Za a gudanar da gasar karatun Alkur’ani na kasa a Jihar Edo

Hukumar kula da Sashin Musabakah ta karatun Alkur’ani a Jihar Edo ta bayyana cewa ta kamamla shirye-shiryen shiga gasar karatun Alkur’ani na kasa, wan

Za mu saka wa nakasassun Jihar Osun da alheri – Gwamna Rauf Aregbesola

Gwamnan Jihar Osun, Ogbeni Rauf Aregbesola, ya bayyana aniyar gwamnatinsa ta saka wa nakasassun jiharsa da alheri, inda ya ce, gwamnatinsa ba ta yi wa

Wani jigon ’yan Arewa da ke PDP ya koma APC a Jihar oyo

Wani jigo a Jam’iyar PDP bangaren ‘yan Arewa a Jihar Oyo, Sarkin Kudun Yamma, Tafidan Ibadan, Alhaji Hassan Isiyaka, ya canja sheka tare da daruruwan