Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Ministan ilimi ya bukaci ’yan Arewa mazauna Ribas su dabbaka koyarwar musulunci

Ministan kasa a Ma’aikatar Ilimi ta tarayya, Nyesom Wike, ya bukaci al’ummar Musulmi da ke zaune a Jihar Ribas da sudabbaka koyarwar addinin Musulunci

’Yan siyasa ku koyi daukar kaddarar faduwar zabe –Babban Limamin Owerri

    Babban Limamin Masallacin Umuofor Oguta da ke karamar Hukumar Oguta, aJiahr Imo, Dokta AbdulFatai Chimeze Emetuma, ya shawarci ’yan siya

’Yan sanda sun kama wanda zai sayar da dansa

Wani matashi, dan shekara sama da 30 ya shiga hannun ’yan sanda, a lokacin da ya je unguwar Layin Bagobiri a Kalaba yana neman wanda zai sayi dansa.Ma

Matasan Ikorodu sun yaba farmakin da sojoji suka kai wa masu fasa bututu

Matasa a al’ummar Ikorodu dake Jihar Legas, sunnuna gamsuwarsu kan irin kokarin da rundunar sojan Najeriya da na ruwa ke yi wajen shawo kanaikata miya

’Yan sanda sun kama wadanda ake zargi da kisan dan kasuwa a Bayelsa

’Yan sandan Bayelsa sun tabbatar da kama wasu mutane biyu da ake zargi da hannu wajen kashe wani dan kasuwa, mai suna Mista Akunama Agunza. Kuma wadan