Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Saminu Isa ne zakaran gasar karatun Alkur’ani na bana a Legas

dalibin makarantar Islamiyya ta Nurul Yakeen da na makarantar Ta’alimul Arabiyya su ne suka zama zakaru a gasar karatun Alkur’ani da cibiyar binciken

Gwamna Ajimobi ya shirya wa Hausawa liyafa

Gwamna Abiola Ajimobi na Jihar Oyo, ya shirya wata ganawa da liyafar cin abinci ga daruruwan Hausawa magoya bayan jam’iyyar APC, reshen Bodija a birni

Ya kashe budurwarsa don ta ki amincewa ta aure shi

Yanzu haka rundunar ’yan sandan Jihar Legas ta kame wani matashi dan kimanin shekaru 28, mai suna Raphael Effiong kan zarginsa da kisan budurwarsa mai

dan Arewa zai yi takarar majalisar dokoki a Jihar Oyo

Shugaban Jam’iyar Labour bangaren ‘yan Arewa a Jihar Oyo, Alhaji Ahmad Halliru Sawaba, ya ce, zai fito takarar majalisar dokoki a mazabar Ibadan ta Ar

…Zaben Ekiti alamar nasarar PDP ce a jihohin yamma –dan majen Yamma

dan Majen Jihohin Yamma, Alhaji Ibrahim Haruna da Jam’iyar PDP ta zaba a matsayin mai bayar da shawara a kan harkokin shari’a a karamar Hukumar Ibadan