Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

barawon awaki ya shiga a hannu a Binin

barawon awakin mutane ya shiga hannu, inda a Talatar makon jiya ya saci awakin wata mata mai suna Mama Kenneth a Unguwar Uselu cikin garin Benin jihar

Mata sun yi adddu’a ga ’yan matan Chibok a Jihar Oyo

kungiyoyin mata a Jihar Oyo sun shirya addu’ar musamman kan ’yan matan da aka sace a garin Chibok d ake Jihar Barno. Wannan taron addu’a ya samu wakil

Masarautun Binji da Oto Awori sun bai wa Sarkin kasuwar Alabar Rago mukami

Masarautun Binji a Jihar Sakkwato da Oto Awori a Jihar Legas, sun nada Sarkin Kasuwar Alabar Rago, Alhaji Umaru Nagwaggo Sakkwato, a matsayin Dikkon B

Gwamnatin Legas da kungiyar AYF sun yi wa cutar maleriya taron dangi

Gwamnatin Jihar Legas da hadin gwiwar kungiyar kare ’yancin ’yan Arewa mazauna Legas (AYF) sun gudanar da bikin yakin da cutar maleriya don wayar da k

Sarkin Hausawan Agbor ya shawarci matasa

Sarkin Hausawan garin Agbor a Jihar Delta, Alhaji Umaru Hasan ya bayyana bukatar da ke akwai tare da shawartar matasa su mayar da hankali wajen rungum