Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Hukumar NDLEA ta nemi masu bayar da gidajen haya su yi taka-tsantsan

Kwamandar Hukumar Yaki da Safarar Miyagun kwayoyi (NDLEA) ta Jihar Oyo, Uwargida Omolade Faboyede ta shawarci masu gidajen haya su sa ido tare da kyak

Gobara ta tilasta wa mutum dubu biyar barin gidajensu

Kimanin mutum dubu biyar ne suka rasa matsugunansu bayan da gobara ta kone dakunan kwanansu a wata unguwa ta ’yan-share-wuri-zauna a yankin Ebute Meta

Jirgin kasa ya kashe wani kurma a Legas

’Yan gwangwan da ke harkokin kasuwanci a bakin titin dogo da ya ratsa unguwar Agege sun ga tashin hankali lokacin da  jirgin kasa ya buge wani ku

Tsohon dan majalisar tarayya ya bukaci ’yan Arewa su rika kafa kungiyoyi

Tsohon dan majalisar dokoki ta tarayya mai wakiltar mazabar Iba-dan ta Arewa, Alhaji Abdulwaheed Aderemi Gbede, ya nemi al’ummar Arewa, musamman ’yan

Ya bukaci gwamnatoci su taimaka wa fataken shanu

Shugaban Fataken Shanu, rashen Jihar Edo, Alhaji Sani Musa Kwajole ya yi kira tare da rokon gwamnatocin kasar nan su taimaka wa fatake masu sana’ar&nb