Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Gobara ta tashi a ginin Babban Bankin Najeriya a Ikko

Ginin babban bankin Najeriya a Ikko ya kama da wuta a ranar Talata  da misalin karfe 6 na maraice daga hawan da ofishin gwamnan baban bankin yake

Rikicin shugabanci ya sake kunno kai a kasuwar Ladipo

Har yanzu tsugune ba ta kare ba dangane da rikicin shugabancin kasuwar kayan motoci ta Ladipo da ke Jihar Legas inda wasu ’yan kasuwar suka yi barazan

Matasan Badinawa Kwankwasiyya na son Kwankwaso ya yi takarar shugaban kasa

Shugaban matasan Arewa na jam’iyyar APC (Badinawa/Kwankwasiyya) a Jihar Oyo, Malam Hamisu Sabi’u Nahannu ya ce a matsayinsu na matasa sun hango cewa,

Kamfanin MTN ya ba wasu makarantu gudunmawar kayan aiki a Legas

Kamfanin MTN ya baiwa makarantu 2, makarantar Oriwu model junior/secondary da kuma makarantar Orewo junior/senior grammer da ke cikin  karamar&nb

Gwamnatin Jihar Legas na feshin yakar zazzabin cizon sauro

Mutanen da yawansu ya kai miliyan 3 da rabi ne gwamnatin Jihar Legas ta yi nasarar yi wa feshi a yankinsu don samun kariya  daga zazzabin cizon s