Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Kotu ta nemi ’yan sanda su biya kungiyar MOSSOB diyya

Babbar Kotun Jihar Ebonyi a zamanta na Abakalike, ta umarci rundunar ’yan sandan jihar ta biya kungiyar fafutukar kafa yankin Biyafara (MASSOB) diyyar

An kama shi da kokunan kan mutum 18

Wani mutumi mai suna Adelani Ayomide dauke da kokon kan mutane guda 18 a cikin katuwar jikar leda garin Ado-Odo, a Jihar Ogun, ya fada hannun ’yan san

Tsawa ta kashe wani mutum a Legas

Tsawa ta kashe mutum daya da yi wa da mutane da yawa rauni, yayin da ta yi kaca-kaca da gidaje 15 a yankin Ikorodu, a wani ruwan sama, kamar da bakin

An kama dillaliyar jariri a Akwa Ibom

Dubun wata mata mai suna Imaobong Udoh ya cika a yunkurin dillancin  sayar da jariri da ta yi kan Naira 260,000 ga wasu attajirai kuma yanzu haka

kungiyar Tambarin Arewa ta samar da asusun tallafa wa yara

Wata kungiya  mai suna Tambarin Arewa ta ’yan Arewa da ke  zaune a Legas ta samar da asusu na musamman domin tallafa wa yaran  da ke&nb