Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

’Yan fashi sun addabi mutanen karamar Hukumar Agege

Ga alamu ’yan fashi da makami na cin karensu ba babbaka a unguwanni da dama da ke karamar Hukumar Agege a Jihar Legas.Binciken Aminiya ya nuna ’yan fa

Gwamnatin Oyo ba ta da niyyar hana ’yan okada zirga-zirga a jihar

Gwamnan Jihar Oyo, Sanata Abiola Ajimobi, ya ce gwamnatinsa ba ta yi wani shirin hana ’yan okada zirga-zirga a kan hanyoyin jihar ba saboda suna gudan

An samu dantayi mai kai biyu a cikin wata saniya a Legas

A karshen makon da ya gabata ne mahautan kasuwar shanu ta Oko-Oba da ke unguwar Agege a Legas suka ga wani abin mamaki yayin da aka gano wani dantayin

’Yan ina-da-kisa sun kashe kansila a Fatakwall

Wasu da ake kyautata zaton ’yan ina da kisa ne, sun kashe Honarabul Sotonye Melford Georgewill, kamsilan jam’iyyar APC a mazaba ta biyu da ke karamar

Rundunar kwastam ta kama harsashi dubu 30 a Jihar Oyo

Rundunar Kwastam a Jihohin Oyo da Osun ta kama harsashi dubu 30 a cikin katon 20 da aka yi dabarar dora buhunan garin alabo da doya a kan su domin bad