Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Muna shirya bita kan illar miyagun kwayoyi ga matasa – Bala Fage

Hukumar Yaki da Tu’ammali da Miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) a Jihar Ogun, ta ce daya daga cikin matakan da take dauka domin kawo karshen shaye-shayen

‘A mike don kawar da gubacewar tarbiyya’

Shugaba al’ummar Arewa mazauna Abiele a Jihar Edo Alhaji Abubakar Sa’idu ya bukaci ’yan Arewa su tashi tsaye wajen hada kai da malaman addini da iyaye

Sojoji da ’yan sanda sun ba hammata iska a Enugu

An ba hammata iska a tsakanin ’yan sandan yaki da fashi da makami (SARS) da wasu sojojin Runduna ta 82 da ke Enugu a yankin Ibagwa-Nike na karamar Huk

Kyautar Kwankwaso ta janyo tsige shugaban kasuwa a Legas

Ga dukkan alamu, kyautar Naira miliyan daya da dubu dari uku da sittin da Gwamnan Jihar Kano, Dokta Rabi’u Musa Kwankwaso ya ba wa kungiyar kasuwar ma

Kotu ta garkame mata biyu a gidan yari saboda bara da yara

Wata kotu a Legas, ta garkame wasu mata biyu a gidan kaso saboda laifin yaudarar jama’a, yayin da suka nade jikin wasu kananan yara da bandeji domin y