Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Majalisar Sarkin Hausawan Ogere tana kokarin sama wa jama’arta ’yancin walwala

Sarkin Hausawan Ogere a Jihar Ogun, Alhaji Abdullahi Abubakar Saminaka ya bayyana irin tsayuwar dakan da masarautarsa take yi wajen  fafutukar sa

Ya nemi hadin kan mahauta domin samun zaman lafiya

Sarkin fawan Benin, Shehu Usman Abdullahi ya nemi jama’arsa masu sana’ar fawa su manta da bambance-bambance da ke tsakaninsu da kuma na sauran ’yan ka

An sami wata atamfa dauke da kamar shahada a Legas

An sami wata atamfa dauke da kalmar shahada baro-baro da aka rubuta da Larabci a jikinta.Wani kamfanin yin atampa na Ultimate Dabiba ne ya fitar da za

Wasu masu tabin hankali sun haifi jarirai a kasuwa

Wasu mata biyu masu tabin hankali sun haifi jarirai a kasuwanni da ke Legas da Ibadan. daya daga cikinsu mai suna Esther, mai kimanin shekaru 25, ta h

Sardaunan matasan Jihar Sakkwato ya ziyarci Sarkin Samarin Yamma a Badun

Sabon Sardaunan Matasa na Jihar Sakkwato, Alhaji Mujitaba Isa Helele, wanda fadar Mai Alfarma Sarkin Musulmi, ta tabbatar da nadin nasa a farkon wanna