An kalubalanci iyaye kan ilimin ’ya’yansu
An kalubalnnci iyaye su sauke nauyin da Allah Ya dora musu na tabbatar da ganin ’ya’yansu sun sami ilimin addini da na zamani don samun rayuwa tagari.
Aminiyar Kurmi
An kalubalnnci iyaye su sauke nauyin da Allah Ya dora musu na tabbatar da ganin ’ya’yansu sun sami ilimin addini da na zamani don samun rayuwa tagari.
An tara kimanin Naira miliyan biyu nan take a wajen kaddamar da asusun ginin masallaci a unguwar Hausa layin Bagobiri da ke Kalaba a Jihar Kuros Riba.
Yan sanda na shiyyar Egba sun kame wasu matasa biyar da ake zargin barayin shanu ne a dajin cikin karamar Hukumar Uhonmwode da ke Jihar Edo. &nbs
Gwamnan Jihar Kuros Riba, Sanata Liyel Imoke ya dakatar da mukarrabansa ashirin (20) daga aiki har sai abin da hali ya yi.Dakatarwar, kama
Daular Oyo, a karkashin Mai martaba, Alaafin na Oyo, Oba Lamidi Olayiwola Adeyemi, ta ba Gwamna Isa Yuguda na Jihar Bauchi, sarautar Obasayero na Oyo.