Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Za a nada ’ya’yan manyan sarakunan Oyo hudu a matsayin kwamishinoni

Ya’yan manyan sarakuna hudu na Jihar Oyo na cikin jerin sunayen mutum 12 da Gwamna Abiola Ajimobi ya mika wa Majalisar Dokokin ta jihar yana neman ami

‘Za mu takura wa masu fasa-kwauri wajen amfani da FTZ’ Mahmoud

Kwanturolan Hukumar Kwastam ta FOU, Shiyyar ‘A’ da ke Ikeja a Legas, Kwanturola Nuhu Isa Mahmoud, ya bayyana kudirin hukumar na magance shirin da masu

Hukumar NDLEA ta kama masu tu’ammali da miyagun kwayoyi 95 a Ebonyi

Hukumar Yaki da masu Tu’ammali da Miyagun kwayoyi ta Najeriya (NDLEA) ta kama manyan dillalan tabar wiwi da masu shanta 95 a cikin wata 10 da suka gab

Ya shawarci shugabanni da ’yan Arewa mazauna Kudu

Shugaban ’yan Arewa mazauna garin Benin a Jihar Edo Alhaji Badamasi Saleh ya shawarci shugabannin ’yan Arewa mazauna Kudu da suka hada da ’yan siyasa

Mahauta sun nemi gwamnatin Legas ta dage lokacin fara yanka da na’ura

  Daga daya daga cikin shugabannin mahauta da ke mayankar Oko-Oba a Unguwar Agege, Alhaji Ado Garba Bichi ya bukaci gwamnatin Jihar Legas ta dage