Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Gobara ta cinye wani gida a lokacin da ake tafka ruwan sama

Wata shu’umar gobara da ta tashi ana cikin tafka marka-markar ruwan sama a Jihar Kuros Riba ta lakume wani gida tas kamar an share a karamar Hukumar K

Tsofaffin ma’aikatan tashoshin jiragin ruwa sun nemi a biya su fansho na shekara 10

Tsofaffin ma’aikatan tashoshin jiragen ruwan Najeriya sun yi kwarya-kwaryar zanga-zangar lumanaa gaban ofishin Hukumar Tashoshin Jiragen Ruwa da ke Le

Gwamnatin Legas ta taimaka wa hukumar NDLEA da motoci

Gwamnatin Jihar Legas  ta  ba da  gudunmowar  motoci  kirar  a-kori-kura  ga  hukumar  yaki da sha da fat

An ba iyalan wadanda suka rasu a rikicin Boko Haram a Jihar Borno tallafi

Gwamnan Jihar Oyo, Sanata Abiola Ajimobi ya mika cakin jimlar Naira miliyan 28 ga iyalan ’yan kasuwar Bodija Ibadan, wadanda suka rasa rayukansu a lok

Mutum 4 sun mutu a karon-battar ’yan sanda da masu garkuwa da mutane

A ranar Talata ’yan sanda suka rasa jami’insu daya kuma suka kashe wadansu masu garkuwa da mutane 2 a yankin karamar Hukumar Ikot-Ekpene da ke Jihar A