Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Dage kasuwa zuwa Abiele ya samar da cigaba ga ’yan kasuwa –Shugaba Abdulrazak

Shugaban kasuwar shanu Abiele, cikin karamar Hukumar Etsako ta Yamma, Alhaji Abdulrazak Umar ya bayyana dalilan da ya sa suka dage kasuwar shanu daga

Ya kashe kansa kan tilasta masa komawa Arewa

Wani mutum mai suna Muhammad Sani Kafinta da ke zaune a kasuwar Mil 12 a Legas, mai kimanin shekaru 50, ya rataye kansa kan an tilasta masa ya ziyarci

Sarkin Warri ya ga dal, ya koma wa gargajiya

Bayan kwanaki hudu da aka yi ana zanga-zanga kan watsin da Sarkin Warri, Olu na Warri, Ogiame Atuwase Na Biyu ya yi da sunan sarautar gargajiya ta Ogi

Gwamnatin Legas ta rarraba kayan ofis ga kungiyoyin makarantun gaba da sakandare 10

Gwamnatin Jihar  Legas ta  rarraba  kayayyakin aikin  ofis  ga kungiyoyin dalibai  na makarantun gaba da sakandare 10 da

Sarkin Fulani ya lashe amansa a ofishin ’yan sanda

Sarkin Fulanin Igangan, Alhaji Salihu Abdulkadir Gaga, ya bayyana alhininsa kan kisan gillar Fulani makiyaya 13, a cikin watanni biyu, a sassa daban-d