Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

‘A gyara makarantun ’ya’yan Fulani a Jihar Edo’

Sarkin Fulanin Jihar Neja Alhaji Ardo Isma’ila Rabe wanda ya ziyarci ’yan uwansa Fulani makiyaya na Jihar Edo a makon jiya ya yi kira ga Gwamnatin Tar

Yadda mutane ke kokarin sauya sunan wani layi zuwa ‘Layin ’Yan Koken a Legas

Titin 21 Road da ke tsakiyar Unguwar Festac a karamar Hukumar Amuwo Odofin da ke Jihar Legas zai ba ka sha’awa saboda gine-gine na zamani da ke wurin

Hukumar Tashoshin Jiragen Sama za ta yi maganin ’yan baranda

Hukumar Kula da Zirga-Zirgar Jiragen Sama ta Najeriya ta ce ta gaji da zubar da mutuncin da ’yan baranda ke yi ga tashoshin jiragen saman kasar nan wa

‘Muna aiki da shawarar Sardaunan Sakkwato ne’

Mai ba Gwamnan Jihar Ondo shawara kan dangantaka tsakanin gwamnati da al’ummar Hausawa mazauna jihar, Alhaji Umaru Abdullahi, ya bayyana cewa sun fara

Gwamna ya yafe wa malaman makaranta 1,000, sun koma aiki

Gwamna Abiola Ajimobi na Jihar Oyo ya yafe wa malaman makarantun sakandare su fiye da dubu daya da hukumar lura da malamai (TESCOM) ta kora daga aiki