Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Manjo Hamza Almustafa: Ba na shakkar daukaka karar da Jihar Legas ta yi

Manjo Hamza Almustafa,  wanda   ya yi  kwanaki  39  da fitowa daga gidan kurkuku, bayan ya kwashe shekaru 15 a tsare bis

Yadda makaho ya nakalci Naira ‘Nakan iya tantance kudi da zarar na taba su’

Aminiya ta sami tattaunawa da wani makaho mai suna Munka’ilu Usman, mai kimanin shekaru 60, wanda ya nakalci Naira, kuma yake iya tantance ta da zarar

Kwastam sun bayyana matsayin kamen da su ka yi a Jihar Oyo

Kwamandan rundunar kwastam a jihohin Oyo da Osun, Kwanturola Richard Oteri ya ce a cikin watanni 3 rundunarsa ta yi nasarar kama wasu kayayyakin da su

Shari’ar sanya hijabi a makarantun Legas ta dauki sabon salo

Wasu dalibai mata biyu da hadin gwiwar kungiyar dalibai musulmi ta Najeriya sun kai gwamnatin Jihar Legas kara a babbar kotu da ke yankin Ikeja kan za

Takurar wuri ta tilasta dauke kasuwar timatir daga Tambuga

An dauke kasuwar tumatir ta Benin daga inda aka san ta a Tambuga zuwa unguwar Aduwawa saboda matsi da takurar wuri da kuma amincewar shugabanni da sau