Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

darikar Tijjaniyya a Nijeriya za ta kafa kafar yada labarai

Nan ba da jimawa ba darikar Tijjaniyya a Najeriya za ta kafa wata  kafar yada labarai mai zaman kanta da za ta rika yada manufofinta da kuma kare

Sabon salon tsaro muke yi a Jihar Oyo -Kwamishinan ’yan sanda

Kwamishinan ’yan sanda na Jihar Oyo, Muhammed Abdulkadir Indabawa ya bayyana cewa rundunarsa tana tsarin gudanar da sabon salon tsaro a jihar, wanda z

Makarantar Ma’ahad Zumratul-Rahamayat ta yi bikin sauka

A makon da ya gabata ne aka yi bikin yaye daliban makarantar Ma’ahad Zumratul-Rahamayat da ke cikin garin Benin, bayan sun kammala karatun Alkur’ani m

Makarantar Hidayatul Muslimin ta Akim Kalaba ta yaye dalibanta

Makarantar Islamiyya ta Hidayatul Muslimin da ke barikin sojan ruwa na Akim Kalaba a Jihar Kuros Riba ta yi bikin yaye dalibanta, goma sha daya da suk

Kisan Kudirat Abiola: Gwamnatin Legas ta daukaka kara

Gwamnatin Jihar Legas ta shigar da kara kotun koli tana kalubalantar hukuncin da kotun daukaka kara ta yanke na wanke Manjo Hamza Almustapha da Lateef