Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Jami’an kwastam sun bukaci a kammala aikin bakin iyaka

Jami’an kwastan  masu kula da  bakin iyakar  Najeriya da Jamhuriyar Benin sun bukaci a kammala  aikin  sabunta  bakin iy

Ya yi yunkurin halaka abokin huldarsa kan Naira 10

Wani mutum da ke sayar da kayan masarufi a unguwar Idimu da ke Jihar Legas mai suna Musa Umaru ya bayyana yadda wani abokin huldarsa ya yi masa rauni

An kaddamar da makarantar ‘almajiri model primary’ a Benin

A tsakiyar makon jiya ne darakta a ma’aikatar Ilimi mai kula da ilimin firamare a Jihar Edo, Misis J. E. Ogiedegbe ta kaddamar da malamai masu koyarwa

Gwamnatin Legas ta yi watsi da mu -sarkin kabilar Ijaw na Legas

Shugaban majalisar sarakunan Ijaw kuma sarkin kabilar Ijaw na Jihar Legas, Cif Aled Sikaboro JP ya ce gwamnatin jihar ta Legas ba ta damawa da su a al

‘Muna so gwamnati ta matsa kaimi wajen hana shigo da makamai’

Matasa   Mazauna  Jihar  Legas  sun koka kan yadda  shigo da makamai ya zama ruwan  dare  a Najeriya, abin da