Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

An gurfanar da mutumin da ya yi wa ’ya’yansa biyu fyade

Rundunar ’yan sandan Jihar Legas ta gurfanar da wani direban bas mai suna Adewale Adeleke, dan kimanin shekaru 35 a kotun gargajiya ta Ikeja kan zargi

Shugabannin ’yan Arewa mazauna Benin sun yi taron gyaran rayuwa

Shugabannin bangarorin ’yan asalin Arewa mazauna garin Benin sun gudanar da wani taro na musamman a karkashin jagorancin shugaban al’ummar Arewa, Alha

Fulani sun yi bikin wankan sarauta a Randa Abeokuta

Sarakuna da shugabannin kungiyoyin Fulani da mukarrabansu a sashen Kudu maso Yamma, sun yi bikin shekara ta uku da nadin Sarkin Fulanin Randa Abeokuta

Samar da fitilu a manyan titunan Legas na rage yawan barayi Inji Gwamna Fashola

Gwamnan Jihar  Legas,  Mista Babatunde Raji Fashola  ya kaddamar  da  fitilun titi a  tsohuwar  gadar Carter Bridge

‘Na harbi dana ne don na kare kaina’

Rundunar ’yan sandan Jihar Legas ta kame wani mutum mai suna Anthony Oyeniji, mai kimanin shekara 68 da ke zaune a unguwar Akowonjo kan zargin harbin