Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Sarkin makafin Benin ya bukaci gwamnatoci su tallafa wa nakasassu

Sarkin makafi na Benin, Alhaji Ahmadu Gwaram ya bayyana bukatar a tallafa wa makafi da sauran nakasassu a kasar nan.Alhaji Ahmadu Gwaram ya bayyana bu

Sarkin Hausawan kasar Egba ya nada sababbin hakimai

A ranar Asabar ne, Mai martaba Sarkin Hausawan kasar Egba, a Jihar Ogun, Alhaji Ibrahim Hassan Hassan, ya nada wasu fitattun mutane 4 a matsayin hakim

Fashin cikin teku ya addabi al’ummar Kudu maso Kudu

An tabka artabu tsakanin masu fashi kan teku da jami’an tsaro na ’yan sandan sojan ruwa da ke gudanar da sintiri a  gabar tekun Gini.Gabar, wadda

‘Yadda na kubuta daga hadarin da ya kashe mutum uku’

Wani mai suna Muhammadu Surajo da ke jinyar karaya biyu da ya samu sakamakon wani hadari da ya rutsa da shi a Jihar Legas, a makon da ya gabata, ya ba

An sake gurfanar da shugaban majalisar dokokin jihar Legas a kotu

Hukumar yaki da cin hanci da yi wa tattalin arzikin kasa ta’annati (EFCC) ta sake gurfanar da shugaban majalisar dokokin Jihar Legas, Adeyemi Ikuforij