Aminiyar Kurmi

Aminiyar Kurmi

Kame mutane a unguwannin ’yan Arewa na neman zama alakakai

Tun lokacin da aka samu wani mutum da bindiga a unguwar Ijora da ke birnin Ikko, aka shiga farautar ’yan Arewa da kuma makwabtansu ’yan kasar Nijar.

Rundunar kwastam ta FOU Ikeja ta kama buhunan shinkafa 8,000 a Badagry

Umarnin dakatar da shigowa da shinkafa ta haramtacciyar hanya a kan iyakokin kasa da kasa, ya yi aiki a karshen makon jiya,

Sarakunan Hausawa sun je ta’aziyya gidan Awolowo

A ranar Lahadi da ta wuce ne sarakunan Hausawa su fiye da 30 a Jihar Ogun suka ziyararci gidan Firimiyan tsohuwar Jihar Yamma marigayi Cif Obafemi Awo

Ya kashe budurwarsa don yin tsafin kudi da kokon kanta

Wani mutum mai suna Gbenga Taiwo da ke sana’ar yankan katako a kasuwar Bodija, cikin birnin Ibadan, ya kashe wata tsohuwar budurwarsa mai suna Kafilat

An tsinci gawarwakin jarirai biyu a Legas

Mutanen unguwar Daji da ke cikin karamar Hukumar Agege a Jihar Legas, sun wayi gari cikin tashin hankali yayin da aka gano gawarwakin wasu jarirai biy