Bakin Raga

Sharhi da Tattaunawa da Muhawara a Kan Wasannin da Kuka Fi So

Cristiano Ronaldo na son barin Manchester United

Kungiyoyi sun fara tuntubar Cristiano Ronaldo, dan wasan da ya fi kowa zura kwallaye Manchester United a kakar wasannin 2021/2022

Najeriya ta samu tikitin Gasar Cin Kofin Afirka

Najeriya da Jamhuriyar Benin za su fafata a wasan karshe ne Gasar WAFU B

Juventus na dab da dauko Pogba daga Man-U a kyauta

Juventus ta yi wa Pogba tayin Fam jumullar Fam 160,000 a duk mako.

Kwallo 4 a bana: Shin PSG ta yi asarar dauko Messi?

Zuwa yanzu dai Messi ya lashe kofuna 36 a kungiyoyi.

City ta kama hanyar lashe Firimiyar Ingila

A halin yanzu dai City ta bai wa Liverpool ratar maki 3 a teburin Firimiya.