Bakin Raga

Sharhi da Tattaunawa da Muhawara a Kan Wasannin da Kuka Fi So

Dalilan da ya sa ba a cika samun Hausawa ba a Super Eagles

Kullum sai kara samun matasa da suka iya taka leda a Arewacin Najeriya ake yi, amma yawancinsu gwanancewar tasu kan kare ne a kwallon layi ko kuma su

Qatar 2022: Mutum miliyan 17 na rububin sayen tikitin kallo

Hukumar Kwallon Kafa ta Duniya (FIFA) ta ce akalla mutum miliyan 17 ne ke rige-rigen sayen tikitin kallon Gasar Cin Kofin Duniya ta 2022 da za a gudan

Kalubale da nasarorin da aka samu a AFCON 2021

A ranar Lahadin da ta gabata aka kammala Gasar Cin Kofin Afirka ta 2021, inda kasar Senegal ta doke kasar Masar a wasan karshe a bugun fanareti da ci

AFCON 2021: Karon battar abokai tsakanin Salah da Mane a wasan karshe

Za a raba gari tsakanin abokai biyu da ke taka leda a kungiya daya, Sadio Mane na Senegal da Mohammed Salah na Masar

AFCON 2021: Za a kece raini tsakanin Abubakar da Salah a wasan Kamaru da Masar

A ranar Alhamis ce za a fafata wasan kusa da karshe na Gasar Cin Kofin Afirka tsakanin kasar Kamaru mai masaukin baki da kasar Masar a wasan da ake wa