Daga masarautu

Daga masarautu

Sarautar Zazzau: Mutum 8 na hankoron darewa kan karaga

Gidajen Sarauta sun tsayar da masu neman zama Sarkin Zazzaun na 19 bayan rasuwar Shehu Idris

Masarautar da ta shafe shekara15 babu sarki

Al’ummar gundumar Itede da ke Karamar Hukumar Ado Odo/Ota a Jihar Ogun sun yi wa ofishin gwamnan jihar kawanya suna bukatar a nada musu sabon sarki. M

Jami’an hukumar shige da fice sun karrama Sarkin Rano

Shugaban Hukumar Shige da Fice ta Kasa (NIS) Muhammad Babandede, ya bi sahun daruruwan jami’an hukumar masu ci da wadanda su ka yi ritaya da su ka fit

Galadiman Bauchi ya yi gargadi a kan illar sare itatuwa

Galadiman Bauchi Hakimin Zungur, Alhaji Sa’idu Ibrahim Jahun, ya yi kira ga al’ummar masarautarsa su guji sare itatuwa domin guje wa kwararowar hamada

Cinikin Jariri: Masarautar Kano ta kori Mai Unguwar Fage

Masarautar Kano ta sanar da sallamar Mai Unguwar Sabon Gari, Malam Ya’u Muhammad bisa samun sa da hannu a cinikin wani jaririn da aka tsinta. Sa