Daga masarautu

Daga masarautu

Cikar Sarkin Jama’a shekara 20 a kan karaga (2)

An haifi Mai martaba Sarkin Jama’a na 11, Alhaji Muhammad Isa Muhammad II a garin Kafanchan ranar 18 ga watan Yunin 1970, kuma shi ne da namiji na far

Cikar Sarkin Jama’a shekara 20 a kan karaga (1)

A ranar Juma’ar da ta gabata ce Mai martaba Sarkin Jama’a Alhaji Muhammad Isa Muhammad II ya cika shekara 20 da hawa kujerar sarautar Jama’a, kujerar

Hakimin Sabon Gari ya nada shugaban Kungiyar mahauta, Dallatun Dan Barhin Zazzau

A ranar 3 ga watan Nuwamba 2018, Hakimin Gundumar Sabon Garin Zariya  Dan Barhin Zazzau a Jihar Kaduna Alhaji Ahmad Bashir Aminu, ya yi wa shugaban Ku

El-Rufai ya daga darajar masarautar Sa Gbayi

Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasir Ahmad El-Rufai na daga darajar masarautar Esu Chikun, wanda aka fi sani da Sa Gbayi zuwa daraja ta daya. Mai Magana d

An yi garkuwa da sarkin Adara

A jiya Jumu’a ce wasu da ba a san ko su waye ba sun yi garkuwa da babban sarkin Adara Mai Alfarma Maiwada Galadima III. An yi garkuwa da shi ne tare d