Dandalin nishadi

Dandalin nishadi

Mutane sun fi neman laifin ’yan fim —Darakta Abdulmumini Tantiri

Fitaccen darakta a masana’antar Kannywood, wanda ya dade ana damawa da shi, Iliyasu Abdulmumin Maisango, wanda aka fi sani da Tantiri ko Dankasa ya ba

Yarinya ’yar fim ta gina wa mahaifiyarta gida

Shahararriyar  ’yar barkwancin nan a masana’antar fim ta Nollywood Emmanuella Samuel mai shekara 10, ta gina wa mahaifiyarta gida na alfarma. Emmnuell

Babu kotu ko caji ofis din da aka kai ni —Rahama Sadau

Rahama Sadau ta ce babu wata kotun Musulunci da ta yanke mata hukuncin dauri saboda batancin da wani ya yi a sanadiyyar hotunan da ta wallafa

Dakatar da Rahama Sadau ba zai canza komai ba a Kannywood —Farida Jalal

Yawancin masu zagin Rahama Sadau a Kannywood na da kashi a gindi, inji Farida Jalal.

Gayyatar Rahama Sadau muka yi —’Yan sanda

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kaduna a ranar Lahadi ta bayyana cewa ta gayyaci Rahama Sadau zuwa ofishinta ne amma ba tsare jarumar ta yi  ba kamar yadda