Dandalin nishadi

Dandalin nishadi

Dalilin da ya sa Jaruma Priyanka ta zama a bar koyi a gare ni – Rahama Sadau

Fitacciyar jarumar fina-finan Hausa, Rahama Sadau ta bayyana cewa dalilan da ya sa shahararriyar jarumar fina-finan Indiya Priyanka Chopra ta zama mat

Abubuwan da nake so Buhari ya yi wa Kannywood – Kamal

Fitaccen daraktan fina-finan Hausa, Kamal Sani Alkali ya ce abubuwan da yake so Buhari ya yi wa masu shirya fina-finan Hausa na Kannywood su ne, ya sa

An karrama Bello BMB da Ahmad Mai Shanawa a Jos

Wata kungiya mai suna Young Media Forum International mai hedikwata a kasar Ghana da kuma rassa a kasashen Najeriya da Nijar da kuma Kamaru ta karrama

Ganduje bai ba ni miliyan 50 ba – Naziru M. Ahmad

Fitaccen mawaki, Nazir M. Ahmad wanda aka fi sani da ‘Sarkin Waka’ ya karyata batun jita-jitar da ake yadawa cewa Gwamnan Jihar Kano, Abdu

Adam Zango ya yi nasiha kan abokantaka

Shahararren jarumin fina-finan Hausa, Adam Abdullahi Zango ya yi nasiha mai kama jiki kan abokatanka, inda ya bayyana cewa abokai sun kasu kashi hudu