Dandalin nishadi

Dandalin nishadi

Na fi sha’awar waka a kan harkar fim -Gambo Abdul’aziz

Aminiya ta samu tattaunawa da wani fitaccen mawaki mai suna Gambo Abdul’aziz wanda ake yi masa lakabi  da kyauren-Kudun-Sarkin-Waka a unguwar Jan

dan Maraya: Malamin mawaka ya kwanta dama

En ehin duniya,  En ehin duniya, Duk wanda ya mutu ya huta, Mutuwa rigar wannan, Mutuwa rigar wancan, Mutuwa rigata ce,Da hali wallahi,Tawa ko da

Tarihin marigayi dan Maraya

An haifi Adamu Wayya wanda aka fi sani da dan Maraya Jos a 1946, inda hakan ke nuni da cewa ya rasu yana da shekara 69 ke nan, sai dai wadansu na kusa

Umar Rayyan, a Abuja Ko za ka gabatar da kanka? Sunana Kabiru Sani Kamba, amma wasu na kira na Sharifin Waqa, wannan ba ya rasa nasaba da basirata wajen hikaito waqa. An haife ni a shekarar 1979 a Qaramar Hukumar Kamba da ke Jihar Kebbi. Na yi makarantar

Ko za ka gabatar da kanka? Sunana Kabiru Sani Kamba, amma wasu na kira na Sharifin Waka, wannan ba ya rasa nasaba da basirata wajen hikaito waka. An h

“Jajircewar Farfesa Jega na ganin an yi zaben gaskiya ya sa na wake shi”

Matashi Aminu Musa dan Auta daya ne daga cikin mawakan zamani da ke zaune a Kaduna. A zantawarsa da Aminiya ya bayyana dalilansa na yi wa Shugaban Huk