Sarauniyar Kyau: An yi wa Hisbah ca kan gayyatar Shatu Garko
An zargin hukumar da neman take hakkin matashiyar, shisshigi, nuna bambanci a aikinta.
Dandalin nishadi
An zargin hukumar da neman take hakkin matashiyar, shisshigi, nuna bambanci a aikinta.
Duk da hadarin da ke tattare da wasan mota, har yanzu matasan ba su daddara ba.
Gidan Talabijin na Qausain ya nada Shahararren Mawaki Umar M. Shareef a matsayin jakadansa na farko a Kaduna.
Aminiya ta zakulo wasu fina-finai da suka fi shahara a masana’antar Kannywood a bana.
Matashiyar da ta lashe kambun Sarauniyar Kyau ta Najeriya, wato ‘Miss Nigeria’ na bana, Shatu Garko, ta ce har yanzu ji take yi kamar a mafarki. Shatu