Da yardar Allah sai na zama Gwamnan Katsina — Lawan Ahmad
Mun yi wahala a jam’iyyar APC, mun yi biyayya mun fito takara, mun haƙura. An yi mana alƙawura ba a cika ba.
Fagen Siyasa
Mun yi wahala a jam’iyyar APC, mun yi biyayya mun fito takara, mun haƙura. An yi mana alƙawura ba a cika ba.
Ɗan majalisar, wanda ya shafe shekaru 16 yana rike da wannan kujera, ya fashe da kuka ne a lokacin da yake roƙon shugabannin mazabarsa da ke neman sab
Na karɓi wannan nauyi a matsayin wata dama ta hidima, kuma zan yi aiki tuƙuru domin tallafa wa ci gaban Jihar Kano.
Wannan lamari dai ya nuna yadda haɗin kai ke ƙaruwa a cikin jam’iyyar APC a Jihar Jigawa.
Wannan mataki na nuni da yadda jam’iyyar ke fifita tsarin yarjejeniya wajen zabar ’yan takara gabanin babban zaben 2027, tare da bayyana matakin siyas