Sanata Alkali ya yi watsi da yarjejeniyar tsayar da ’yan takara APC a Gombe
Tsohon Ministan Sufuri, Sanata Saidu Ahmed Alkali, ya ki amincewa da zabin ’yan takara ta hanyar yarjejeniya da shugabannin jam’iyyar APC suka gabatar
Fagen Siyasa
Tsohon Ministan Sufuri, Sanata Saidu Ahmed Alkali, ya ki amincewa da zabin ’yan takara ta hanyar yarjejeniya da shugabannin jam’iyyar APC suka gabatar
Majiyoyi sun ce Obi da Kwankwaso ba su gamsu da yadda ake tafiyar da jam’iyyar ba, gami da yadda ake kallon ta a matsayin mallakar wani bangare
Alkali, ya shaida wa manema labarai cewa ya hadu da wasu abokan fafatawarsa, kuma hudu sun riga sun sayi fom din.
Wannan na zuwa ne bayan wani taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar ya ayyana Mohammed Ahmadu Deba a matsayin ɗan takarar Sanatan Gombe ta Tsakiya ta
Pantami ya kalubalanci matakin da cewa ba a yi shi a bisa ka’ida ba, ya kuma bayyana shirinsa na daukar matakin shari’a kan lamarin, yana