Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Sanata Alkali ya yi watsi da yarjejeniyar tsayar da ’yan takara APC a Gombe

Tsohon Ministan Sufuri, Sanata Saidu Ahmed Alkali, ya ki amincewa da zabin ’yan takara ta hanyar yarjejeniya da shugabannin jam’iyyar APC suka gabatar

2027: Lissafin siyasa ya sauya bayan Obi da Kwankwaso suka koma NDC

Majiyoyi sun ce Obi da Kwankwaso ba su gamsu da yadda ake tafiyar da jam’iyyar ba, gami da yadda ake kallon ta a matsayin mallakar wani bangare

Takarar Gwamnan Yobe: Alkali ya ki amincewa da maslaha

Alkali, ya shaida wa manema labarai cewa ya hadu da wasu abokan fafatawarsa, kuma hudu sun riga sun sayi fom din.

Danjuma Goje ya yi watsi da maslaha a Gombe ta Tsakiya

Wannan na zuwa ne bayan wani taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar ya ayyana Mohammed Ahmadu Deba a matsayin ɗan takarar Sanatan Gombe ta Tsakiya ta

Pantami zai je kotu bayan APC ta ba Jamilu Gwamna takarar Gwamnan Gombe

Pantami ya kalubalanci matakin da cewa ba a yi shi a bisa ka’ida ba, ya kuma bayyana shirinsa na daukar matakin shari’a kan lamarin, yana