Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Tare muka kammala jami’a da Tinubu a Amurka —Ogunsanya

Durojaiye Ogunsanya ya ce Tinubu ne shugaban kungiyar dalibai a shekarar da suka kammala jami’ar CSU da ke Amurka

Majalisar Kano ta dakatar da Shugaban Hukumar Gwale kan sayar da filaye

Majalisar Kano ta dakatar da Khalid Ishaq Diso kan zargin sayar da filayen karamar hukumar da kuma watsi da kansiloli

Kotu ta kwace kujerar Sanata da dan majalisar PDP a Filato

Kotu ta soke nasarar Sanata Napoleon Bali da Honorabul Peter Gyendeng na PDP a zaben 2023

Nasarar Tinubu a kotu ta tabbatar da zabin ’yan Najeriya —Sanata Barau

Sanata Barau ya ce ’yan majalisa za su yi dokokin da za su taimaka wajen ganin Shugaba Tinubu ya cika alkawuransa na ciyar da Najeriya gaba

Kotu ta kori karar Peter Obi kan nasarar zaben Tinubu

Obi da LP na ikirarin samun kuri’u mafiya yawa, amma aka murde musu