Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Edo: Gwamna ya fitar da ofishin mataimakinsa daga gidan gwamnati

An mayar da ofishin wani ginin da ke wajen gidan gwamnatin

Sojin Nijar za su iya mika mulki cikin watanni 9 —Tinubu

Tinubu ya ce juyin mulkin da aka yi a Nijar shi ya bude kofar wanda ya faru a kasar Gabon.

Babu wanda zai iya kora ta daga PDP — Wike

Ministan na Babban Birnin Tarayya ya kalubalanci PDP kan korarsa daga jam’iyyar.

APC da PDP sun saka Wike a kwamitin yakin neman zaben Gwamnan Bayelsa

Da alama Ministan na Abuja ya yi kasuwa a jam’iyyun

Zaben Kano: APC ta roki a yi azumi ta samu nasara a kotu

A ranar Asabar ne jam’iyyar NNPP ta gudanar da taron addu’ar neman nasara a kotun sauraren kararrakin zabe.