Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Yanzu da nake shugabanci ne ya fi dacewa Kwankwaso ya dawo APC – Ganduje

Babu wanda zai ce Kwankwaso ba dan siyasa ba ne.

Ganduje ya zama sabon shugaban APC

Jam’iyyar APC mai mulki ta tabbatar da tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje a matsayin shugabanta na ƙasa. Kwamitin zartarwar APC n

Tinubu ya nada mace minista daga Kano, Matawalle, Bagudu, Lalong sun samu shiga

Maryam Shetti da T. Gwarzo daga Kano, a yayin da Tinubu ya ba da sunan Matawalle da tsoffin gwamnoni hudu

Ministoci: Dalilin da Tinubu bai ba da suna daga Kano ba

Abubuwan da suka hana Shugaba Bola Tinubu ayyana minista daga Jihar Kano kamar mahaifarsa Legas

Zan fi mayar da hankali wajen kara wa APC yawan mambobi – Ganduje

Tsohon gwamnan na Kano ya ce zai inganta shugabancin jam’iyyar.