Fagen Siyasa

Fagen Siyasa

Jinina zai iya hawa da ban ci zaben Sanata ba – Oshiomhole

“Da a ce na fadi, jinina zai iya hawa, idan ma ban mutu ba ke nan”

Ta’asar da Shugaban INEC ya tafka ta fi ta Emefiele – Buba Galadima

Ya ce ya kamata shi ma a kore shi kamar Emefielen

Yobe: Ɗan majalisa mai hawa bakwai ya zama shugaba

Daga Habibu Idris Gimba, Damaturu Majalisar Dokokin jihar Yobe ta zaɓi ɗan majalisar da yafi kowa daɗewa akan kujera a matsayin shugabanta. Aminiya ta

A mayar da tsohon Mataimakin Gwamnan Zamfara da aka tsige kujerarsa – Kotu

Kotun ta ce tsigewar da aka yi masa ba ta kan ka’ida

Gwamnan Kano ya tura wa Majalisa sunayen kwamishinoni 19

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya tura wa Majalisar Dokoki sunayen mutane 19 da ya ke son naɗa wa a matsayin kwamishinoni. Shugaban Majalisar Dokokin Y